< Zabura 143 >

1 Zabura ta Dawuda. Ya Ubangiji, ka ji addu’ata, ka saurari kukata don neman jinƙai; cikin amincinka da adalcinka ka amsa mini.
Um salmo de David. Ouça minha oração, Yahweh. Ouça minhas petições. Em sua fidelidade e retidão, alivie-me.
2 Kada ka gabatar da bawanka a gaban shari’a, gama babu wani mai rai da yake adali a gabanka.
Não entre em julgamento com seu servo, pois na sua visão, nenhum homem que vive é justo.
3 Abokin gāba yana fafarata, ya murƙushe ni har ƙasa; ya sa ina zama a cikin duhu kamar waɗanda suka mutu tun tuni.
Pois o inimigo persegue minha alma. Ele deu cabo da minha vida. Ele me fez viver em lugares escuros, como aqueles que já morreram há muito tempo.
4 Ta haka ƙarfina ya ƙare a cikina zuciyata ta damu ƙwarai.
Therefore meu espírito está dominado dentro de mim. Meu coração dentro de mim está desolado.
5 Na tuna da kwanakin baya na yi tunani a kan dukan ayyukanka na kuma lura da abin da hannuwanka suka yi.
Lembro-me dos dias de antigamente. Medito em todos os seus atos. Contemplo o trabalho de suas mãos.
6 Na buɗe hannuwana gare ka; raina yana jin ƙishinka kamar busasshiyar ƙasa. (Sela)
Eu estendo minhas mãos para você. Minha alma tem sede por você, como uma terra ressequida. (Selah)
7 Ka amsa mini da sauri, ya Ubangiji; ƙarfina ya ƙare. Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni in ba haka ba zan zama kamar waɗanda suka gangara zuwa rami.
Hurry para me responder, Yahweh. Meu espírito falha. Não esconda seu rosto de mim, para que eu não me torne como aqueles que descem para o poço.
8 Bari safiya ta kawo mini maganar ƙaunarka marar ƙarewa, gama na sa zuciyata a gare ka. Ka nuna mini hanyar da zan bi, gama a gare ka na miƙa raina.
Cause me para ouvir sua amorosa gentileza pela manhã, pois eu confio em você. Porque eu sei como devo andar, pois eu levanto minha alma para você.
9 Ka cece ni daga abokan gābana, ya Ubangiji, gama na ɓoye kaina a gare ka.
Entregue-me, Yahweh, de meus inimigos. Eu fujo para você para me esconder.
10 Ka koya mini in yi nufinka, gama kai ne Allahna; bari nagarin Ruhunka yă bi da ni a ƙasar da ba gargaɗa.
Ensine-me a fazer sua vontade, pois você é meu Deus. Seu Espírito é bom. Conduza-me na terra da retidão.
11 Saboda sunanka, ya Ubangiji, ka kiyaye raina; a cikin adalcinka, ka fid da ni daga wahala.
Reanime-me, Yahweh, pelo seu nome. Em sua retidão, tire minha alma de apuros.
12 A cikin ƙaunarka marar ƙarewa, ka rufe bakunan abokan gābana; ka hallaka dukan maƙiyana, gama ni bawanka ne.
Em sua amorosa gentileza, corte meus inimigos, e destruir todos aqueles que afligem minha alma, pois eu sou seu servo.

< Zabura 143 >