< Zabura 142 >
1 Maskil ne ta Dawuda. Sa’ad da yake cikin kogo. Addu’a ce. Na yi kuka mai ƙarfi ga Ubangiji; na tā da muryata ga Ubangiji neman jinƙai.
En læresalme av David, da han var i hulen, en bønn. Med min røst roper jeg til Herren, med min røst beder jeg inderlig til Herren.
2 Na kawo gunagunina a gabansa; a gabansa na faɗa wahalata.
Jeg utøser min sorg for hans åsyn, jeg gir min nød til kjenne for hans åsyn.
3 Sa’ad da ƙarfina ya kāre a cikina, kai ne wanda ya san hanyata. A hanyar da nake tafiya mutane sun kafa mini tarko.
Når min ånd vansmekter i mig, kjenner dog du min sti; på den vei jeg skal vandre, har de lagt skjulte snarer for mig.
4 Duba ta damata ka gani; babu wanda ya kula da ni. Ba ni da mafaka; babu wanda ya kula da raina.
Sku til min høire side og se! Det er ikke nogen som kjennes ved mig; all tilflukt er borte for mig, det er ikke nogen som spør efter min sjel.
5 Na yi kuka gare ka, ya Ubangiji; Na ce, “Kai ne mafakata, rabona a ƙasar masu rai.”
Jeg roper til dig, Herre! Jeg sier: Du er min tilflukt, min del i de levendes land.
6 Ka saurari kukata, gama ina cikin matsananciyar bukata; ka cece ni daga waɗanda suke fafarata, gama sun fi ni ƙarfi sosai.
Gi akt på mitt klagerop, for jeg er blitt såre elendig! Fri mig fra mine forfølgere, for de er mig for sterke!
7 Ka’yantar da ni daga kurkuku, don in yabi sunanka. Ta haka masu adalci za su taru kewaye da ni saboda alherinka gare ni.
Før min sjel ut av fengslet, så jeg kan love ditt navn! De rettferdige skal samle sig omkring mig, når du gjør vel imot mig.