< Zabura 140 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka cece ni, ya Ubangiji, daga mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici,
Izbavi me, Gospode, od èovjeka zloga, saèuvaj me od nasilnika,
2 masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu suna kuma kawo yaƙi kullum.
Koji pomišljaju zlo u srcu i svaki dan podižu rat;
3 Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji; dafin gamsheƙa yana a leɓunansu. (Sela)
Oštre jezik svoj kao zmija, jed je aspidin u ustima njihovijem.
4 Ka kiyaye ni, ya Ubangiji, daga hannuwan mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici waɗanda suke shirin kwashe ni a ƙafafu.
Saèuvaj me, Bože, od ruku bezbožnièkih, od nasilnika sahrani me, koji misle da potkinu noge moje.
5 Masu girman kai sun sa mini tarko; sun shimfiɗa igiyoyin ragarsu sun kuma shirya mini tarko a hanyata. (Sela)
Oholi mi namjestiše zamke i prugla, metnuše mi mrežu na put, preðu razapeše mi.
6 Ya Ubangiji, na ce maka, “Kai ne Allahna.” Ka ji kukata ta neman jinƙai, ya Ubangiji.
Rekoh Gospodu: ti si Bog moj, usliši, Gospode, glas moljenja mojega.
7 Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi, wanda yake garkuwoyin kaina a ranar yaƙi.
Gospode, Gospode, krjepki spasitelju moj, zakloni glavu moju u dan ratni!
8 Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji; kada ka bar shirinsu su yi nasara, in ba haka ba za su yi fariya. (Sela)
Ne daj, Gospode, bezbožniku što želi, ne daj mu da dokuèi što je naumio, da se ne uznose.
9 Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni su rufu da masifun da leɓunansu suka jawo.
Otrov onijeh što su oko mene, pogibao usta njihovijeh neka se obrati na njih.
10 Bari garwashin wuta yă zubo a kansu; bari a jefar da su cikin wuta, cikin rami mai zurfi, kada su sāke tashi.
Neka padne na njih živo ugljevlje; neka ih on baci u oganj, u propasti, da ne ustanu.
11 Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar; bari masifa ta farauci mutane masu rikici.
Èovjek jezièan neæe se utvrditi na zemlji, nepravednoga æe zloæa uvaliti u pogibao.
12 Na san cewa Ubangiji ya shirya wa matalauta adalci yana kuma yi wa mabukata adalci.
Znam da æe Gospod pokazati pravdu nevoljnome i pravicu ubogima.
13 Tabbatacce masu adalci za su yabi sunanka masu aikata gaskiya kuma za su zauna a gabanka.
Da! pravedni æe slaviti ime tvoje, pravi æe ostati pred licem tvojim.

< Zabura 140 >