< Zabura 140 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka cece ni, ya Ubangiji, daga mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici,
برای رهبر سرایندگان. مزمور داوود. ای خداوند، مرا از دست مردان شرور نجات ده! مرا از دست ظالمان محفوظ نگاه دار!
2 masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu suna kuma kawo yaƙi kullum.
آنها تنها به شرارت می‌اندیشند و همواره در فکر بر پا کردن نزاع هستند.
3 Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji; dafin gamsheƙa yana a leɓunansu. (Sela)
زبانشان مانند نیش مار سمی تند و تیز است و زهر مار از لبانشان می‌چکد.
4 Ka kiyaye ni, ya Ubangiji, daga hannuwan mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici waɗanda suke shirin kwashe ni a ƙafafu.
ای خداوند، مرا از دست مردان شرور محفوظ نگه دار. مرا از دست مردان ظالم که برای سرنگونی من نقشه می‌کشند، حفظ فرما.
5 Masu girman kai sun sa mini tarko; sun shimfiɗa igiyoyin ragarsu sun kuma shirya mini tarko a hanyata. (Sela)
مردان متکبر بر سر راه من دام می‌گذارند، بندهای تور خود را پهن می‌کنند تا مرا گرفتار سازند.
6 Ya Ubangiji, na ce maka, “Kai ne Allahna.” Ka ji kukata ta neman jinƙai, ya Ubangiji.
ای خداوند، من تو را خدای خود می‌دانم. فریاد مرا بشنو و به داد من برس.
7 Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi, wanda yake garkuwoyin kaina a ranar yaƙi.
ای یهوه، خداوند من، تو قوت و نجات من هستی. تو سر مرا در روز جنگ محفوظ داشتی.
8 Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji; kada ka bar shirinsu su yi nasara, in ba haka ba za su yi fariya. (Sela)
ای خداوند، نگذار بدکاران به مراد دل خود برسند و کامیاب شده، مغرور شوند.
9 Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni su rufu da masifun da leɓunansu suka jawo.
بگذار آنچه بر ضد من اندیشیده‌اند بر سر خودشان بیاید.
10 Bari garwashin wuta yă zubo a kansu; bari a jefar da su cikin wuta, cikin rami mai zurfi, kada su sāke tashi.
ای کاش پاره‌های آتش بر سرشان بریزد و آنها را بسوزاند، ای کاش به چاه عمیق افکنده شوند و هرگز از آن بیرون نیایند.
11 Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar; bari masifa ta farauci mutane masu rikici.
ای کاش آنان که به ناحق به دیگران تهمت می‌زنند، کامیاب نشوند. ای کاش شخص ظالم به‌وسیلۀ ظلم و شرارت خودش نابود شود.
12 Na san cewa Ubangiji ya shirya wa matalauta adalci yana kuma yi wa mabukata adalci.
خداوندا، می‌دانم که تو به داد ستمدیدگان خواهی رسید و حق آنان را از ظالمان خواهی گرفت.
13 Tabbatacce masu adalci za su yabi sunanka masu aikata gaskiya kuma za su zauna a gabanka.
ای خداوند، عادلان نام تو را ستایش خواهند کرد و صالحان در حضور تو خواهند زیست.

< Zabura 140 >