< Zabura 140 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka cece ni, ya Ubangiji, daga mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici,
Til Sangmesteren; en Psalme, af David.
2 masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu suna kuma kawo yaƙi kullum.
Herre! udfri mig fra onde Mennesker, bevar mig fra Voldsmænd!
3 Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji; dafin gamsheƙa yana a leɓunansu. (Sela)
de, som have optænkt ondt i Hjertet, hver Dag holde sig sammen til Krig.
4 Ka kiyaye ni, ya Ubangiji, daga hannuwan mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici waɗanda suke shirin kwashe ni a ƙafafu.
De have skærpet deres Tunge som en Slange, der er Øglegift under deres Læber. (Sela)
5 Masu girman kai sun sa mini tarko; sun shimfiɗa igiyoyin ragarsu sun kuma shirya mini tarko a hanyata. (Sela)
Beskærm mig, Herre! imod den ugudeliges Hænder, bevar mig fra Voldsmænd, som tænke at lægge Stød for mine Trin.
6 Ya Ubangiji, na ce maka, “Kai ne Allahna.” Ka ji kukata ta neman jinƙai, ya Ubangiji.
De hovmodige have skjult en Snare for mig og Reb, de have udspændt et Garn ved Siden af Vejen, de have lagt Fælder for mig. (Sela)
7 Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi, wanda yake garkuwoyin kaina a ranar yaƙi.
Jeg har sagt til Herren: Du er min Gud; Herre! vend dine Øren til mine ydmyge Begæringers Røst.
8 Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji; kada ka bar shirinsu su yi nasara, in ba haka ba za su yi fariya. (Sela)
Den Herre, Herre er min Frelses Styrke; du har dækket mit Hoved paa Rustningens Dag.
9 Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni su rufu da masifun da leɓunansu suka jawo.
Tilsted ikke, Herre! den ugudelige hans Begæringer, lad ikke hans onde Anslag faa Fremgang; de maatte ophøje sig deraf. (Sela)
10 Bari garwashin wuta yă zubo a kansu; bari a jefar da su cikin wuta, cikin rami mai zurfi, kada su sāke tashi.
Paa deres Hoved, som omringe mig, skal den Fortræd, deres Læber voldte, komme til at hvile.
11 Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar; bari masifa ta farauci mutane masu rikici.
Der skal rystes Gløder over dem, han skal lade dem falde i Ilden, i dybe Grave, at de ikke skulle staa op igen.
12 Na san cewa Ubangiji ya shirya wa matalauta adalci yana kuma yi wa mabukata adalci.
En mundkaad Mand skal ikke bestaa paa Jorden; en Voldsmand skal Ulykken jage, indtil han er ganske fordreven.
13 Tabbatacce masu adalci za su yabi sunanka masu aikata gaskiya kuma za su zauna a gabanka.
Jeg ved, at Herren skal udføre den elendiges Sag, de fattiges Ret. Ja, de retfærdige skulle prise dit Navn; de oprigtige skulle blive for dit Ansigt.