< Zabura 14 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Wawaye sukan ce a ransu, “Ba Allah.” Sun lalace, ayyukansu kuwa mugaye ne; babu wani da yake yi abu mai kyau.
Bedak je rekel v svojem srcu: »Ni Boga.« Izprijeni so, počeli so gnusna dela, nikogar ni, ki dela dobro.
2 Ubangiji ya duba daga sama a kan’yan adam don yă ga ko akwai wani da ya gane, wani wanda yake neman Allah.
Gospod je pogledal dol z neba na človeške otroke, da vidi, ali obstaja kdorkoli, ki je razumel in išče Boga.
3 Duka sun kauce, duka gaba ɗaya sun zama lalatattu; babu ɗaya wanda yake yin abu mai kyau, ba ko ɗaya.
Vsi so odšli vstran, vsi skupaj so postali pokvarjeni. Nikogar ni, ki dela dobro, ne, niti enega ni.
4 Masu aikata mugunta za su taɓa koyo. Suna cin mutane yadda mutane ke cin gurasa kuma waɗanda ba sa kira bisa Ubangiji?
Mar vsi delavci krivičnosti nimajo spoznanja? Ki žro moje ljudstvo, kakor jedo kruh, pa ne kličejo h Gospodu?
5 Ga su, tsoro ya sha kansu, gama Allah yana cikin ƙungiyar adalai.
Bili so v velikem strahu, kajti Bog je z rodom pravičnih.
6 Ku masu mugunta kuna sa ƙoƙarin matalauta yă zama banza, amma Ubangiji ne mafakansu.
Sramotili ste nasvet siromašnega, zato ker je Gospod njegovo pribežališče.
7 Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Ubangiji zai maido da sa’ar mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!
Oh, da bi Izraelova rešitev duš prišla iz Siona! Ko Gospod privede nazaj ujete svojega ljudstva, se bo Jakob veselil in Izrael bo vesel.

< Zabura 14 >