< Zabura 14 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Wawaye sukan ce a ransu, “Ba Allah.” Sun lalace, ayyukansu kuwa mugaye ne; babu wani da yake yi abu mai kyau.
Dāvida dziesma. Dziedātāju vadonim. Ģeķi saka savā sirdī Dieva nav; tie ir samaitājušies un sagānījušies ar savu darbošanos, neviena nav, kas labu dara.
2 Ubangiji ya duba daga sama a kan’yan adam don yă ga ko akwai wani da ya gane, wani wanda yake neman Allah.
Tas Kungs skatās no debesīm uz cilvēku bērniem, raudzīt, vai jel kas būtu prātīgs, kas meklē Dievu.
3 Duka sun kauce, duka gaba ɗaya sun zama lalatattu; babu ɗaya wanda yake yin abu mai kyau, ba ko ɗaya.
Bet tie visi atkāpušies, visnotaļ smirdoši tapuši, neviena nav, kas labu dara, nav it neviena.
4 Masu aikata mugunta za su taɓa koyo. Suna cin mutane yadda mutane ke cin gurasa kuma waɗanda ba sa kira bisa Ubangiji?
Vai tad nav nekādas atzīšanas tiem ļauna darītājiem, kas ēd manus ļaudis, tā kā ēd maizi, bet To Kungu tie nepiesauc?
5 Ga su, tsoro ya sha kansu, gama Allah yana cikin ƙungiyar adalai.
Tad tie bīdamies izbīstas, jo Dievs ir pie tās taisnās cilts.
6 Ku masu mugunta kuna sa ƙoƙarin matalauta yă zama banza, amma Ubangiji ne mafakansu.
Jūs nievājat nabaga padomu, bet Tas Kungs ir viņa patvērums.
7 Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Ubangiji zai maido da sa’ar mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!
Ak! Kaut no Ciānas nāktu Israēla pestīšana! Kad Tas Kungs atkal atved Savus cietuma ļaudis, tad Jēkabs priecāsies un Israēls līksmosies.

< Zabura 14 >