< Zabura 139 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Ya Ubangiji, ka bincike ni ka kuwa san ni.
Nkosi, ungihlolile, uyangazi.
2 Ka san sa’ad da na zauna da sa’ad da na tashi; ka san tunanina daga nesa.
Wena uyakwazi ukuhlala kwami lokusukuma kwami; uyaqedisisa imicabango yami ukhatshana.
3 Ka san fitata da kuma kwanciyata; ka saba da dukan hanyoyina.
Uyahlungula ukuhamba kwami lokulala kwami, uzejwayele indlela zami zonke.
4 Kafin in yi magana da harshena ka santa gaba ɗaya, ya Ubangiji.
Ngoba kalikho ilizwi elimini lwami, khangela Nkosi, usulazi lonke.
5 Ka kewaye ni, gaba da baya; ka sa hannunka a kaina.
Ungizingelezile emuva langaphambili, ubeke isandla sakho phezu kwami.
6 Irin wannan sanin game da ni ya fi ƙarfin magana, ya fi ƙarfi in gane.
Lolulwazi lumangalisa kakhulu kimi; luphakeme, kangilakho ukufinyelela kulo.
7 Ina zan tafi daga Ruhunka? Ina zan gudu in tafi daga gabanka?
Ngizakuya ngaphi ngisuke kuMoya wakho? Kumbe ngizabalekela ngaphi ngisuke ebusweni bakho?
8 In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol h7585)
Uba ngisenyukela emazulwini, lapho ukhona; uba ngisendlala icansi lami esihogweni, khangela, ukhona. (Sheol h7585)
9 In na tashi a fikafikan safiya, in na sauka a gefe mai nisa na teku,
Uba ngithatha amaphiko okusa, ngihlale emikhawulweni yolwandle,
10 can ma hannunka zai bishe ni, hannunka na dama zai riƙe ni gam.
lalapho isandla sakho sizangikhokhela, lesokunene sakho singibambe.
11 In na ce, “Tabbatacce duhu zai ɓoye ni haske kuma zai zama dare kewaye da ni,”
Uba ngisithi: Isibili umnyama uzangifihla, ngitsho ubusuku buzakuba yikukhanya kimi inhlangothi zonke.
12 duhu ma ba zai zama duhu gare ka ba; dare zai haskaka kamar rana, gama duhu ya yi kamar haske gare ka.
Ngitsho umnyama kawufihli kuwe, kodwa ubusuku bukhanya njengemini; njengomnyama kunjalo ukukhanya kuwe.
13 Gama ka halicci ciki-cikina; ka gina ni gaba ɗaya a cikin mahaifar mahaifiyata.
Ngoba wena ungumnini wezinso zami, wangeluka esiswini sikamama.
14 Ina yabonka domin yadda ka yi ni abin tsoro ne da kuma abin mamaki; ayyukanka suna da banmamaki, na san da haka sosai.
Ngizakudumisa, ngenxa yokuthi ngenziwe ngokwesabekayo, ngokumangalisayo. Imisebenzi yakho iyamangalisa; lomphefumulo wami uyakwazi kuhle kakhulu.
15 Ƙasusuwana ba a ɓoye suke a gare ka ba sa’ad da aka yi ni asirce. Sa’ad da saƙa ni gaba ɗaya a zurfafan duniya.
Amathambo ami ayengafihlekanga kuwe, lapho ngangisenziwa ekusithekeni, ngenziwa ngobuciko ezindaweni ezizikileyo zomhlaba.
16 Idanunka sun ga jikina marar fasali; dukan kwanakin da aka tsara mini a rubuce suke a littafinka kafin ɗayansu yă kasance.
Amehlo akho abona ibumba lami; legwalweni lwakho zonke lezi zabhalwa, izinsuku okwabunjwa ngazo, kungakabikho lakunye kwakho.
17 Tunaninka suna da daraja gare ni, ya Allah! Yawansu ba su da iyaka!
Iligugu kangakanani-ke kimi imicabango yakho, O Nkulunkulu; bukhulu kangakanani ubunengi bayo!
18 A ce zan iya ƙirgansu, za su fi yashin teku yawa. Sa’ad da na farka, ina nan tare da kai har yanzu.
Uba ngingayibala, minengi kuletshebetshebe. Lapho ngivuka, ngilokhu ngilawe.
19 Da kawai za ka kashe mugaye, ya Allah! Ku rabu da ni, ku masu kisankai!
Isibili uzambulala omubi, Nkulunkulu! Ngakho lina bantu abomele igazi sukani kimi;
20 Suna magana game da kai da mugun nufi; maƙiyanka suna ɗaukan sunanka a banza.
abakhuluma ngenkohliso ngawe, ziphatha ngeze ibizo lakho, izitha zakho.
21 Ba ina ƙin masu ƙinka ba, ya Ubangiji, ina kuma ƙyamar waɗanda suke tayar maka ba?
Kangibazondi yini, Nkosi, abakuzondayo, nginengwe ngabakuvukelayo?
22 Ba ni da wani abu da nake musu sai kiyaye kawai; na ɗauke su abokan gābana.
Ngiyabazonda ngenzondo epheleleyo; sebeyizitha kimi.
23 Ka bincike ni, ya Allah ka kuma san zuciyata; ka gwada ni ka kuma san damuwata.
Ngihlola, Nkulunkulu, uyazi inhliziyo yami; ngilinga, uyazi imicabango yami,
24 Duba ko akwai wani laifi a cikina, ka bishe ni a madawwamiyar hanya.
ubone ukuthi ikhona indlela embi kimi yini, ungikhokhele endleleni ephakade.

< Zabura 139 >