< Zabura 139 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Ya Ubangiji, ka bincike ni ka kuwa san ni.
Hina Gode! Dia da na hou abodele, huluane dawa:
2 Ka san sa’ad da na zauna da sa’ad da na tashi; ka san tunanina daga nesa.
Dia da na hamobe huluanedafa dawa: Di da badiliawane lela, na asigi dawa: su huluane dawa:
3 Ka san fitata da kuma kwanciyata; ka saba da dukan hanyoyina.
Na da hawa: hamonanea amola hele esalea, na hamobe huluane Dia dawa:
4 Kafin in yi magana da harshena ka santa gaba ɗaya, ya Ubangiji.
Na da hame sia: iawane, na sia: musa: dawa: i huluane Dia dawa:
5 Ka kewaye ni, gaba da baya; ka sa hannunka a kaina.
Di da na sisiga: le, Dia gasaga na gaga: i diala.
6 Irin wannan sanin game da ni ya fi ƙarfin magana, ya fi ƙarfi in gane.
Dia na hou dawa: digi da oso dogoi. Be na da Dia hou dawa: digimu da hamedei.
7 Ina zan tafi daga Ruhunka? Ina zan gudu in tafi daga gabanka?
Na da Diba: le hobeamu da hamedei. Na da Dia midadi fisili hobeamu da hamedei.
8 In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol )
Na da muagado heda: i ganiaba, Di da amogawi esalebe ba: la: loba. Na da bogosu sogebia asiaba, Di da amogawi esalebe ba: la: loba. (Sheol )
9 In na tashi a fikafikan safiya, in na sauka a gefe mai nisa na teku,
Na eso maba gusu hagili ahoa ganiaba, o guma: dini badiliadafawane esala ganiaba,
10 can ma hannunka zai bishe ni, hannunka na dama zai riƙe ni gam.
Di da amogai na oule bisili masa: ne amola na fidima: ne esalebe ba: la: loba.
11 In na ce, “Tabbatacce duhu zai ɓoye ni haske kuma zai zama dare kewaye da ni,”
Na da gasi ea na wamolegema: ne adole ba: loba, o hadigi nama sisiga: i dialebe amoea afadenene bu gasima: ne adole ba: loba, na da wamolegei dagoi hame ba: la: loba.
12 duhu ma ba zai zama duhu gare ka ba; dare zai haskaka kamar rana, gama duhu ya yi kamar haske gare ka.
Bai gasi dunasi da Dima gasi hame gala, amola gasi da Dia siga eso ea hadigi agoai ba: sa. Gasi amola hadigi da Dima defele ba: sa.
13 Gama ka halicci ciki-cikina; ka gina ni gaba ɗaya a cikin mahaifar mahaifiyata.
Di da na da: i huluane hahamoi. Di da na da: i huluane na: me ea hagomo ganodini disisi.
14 Ina yabonka domin yadda ka yi ni abin tsoro ne da kuma abin mamaki; ayyukanka suna da banmamaki, na san da haka sosai.
Dunu huluane da Diba: le beda: mu da defea. Amaiba: le, na Dima nodosa. Dia hamobe huluane da degabo amola noga: idafa. Amo huluane na dawa:
15 Ƙasusuwana ba a ɓoye suke a gare ka ba sa’ad da aka yi ni asirce. Sa’ad da saƙa ni gaba ɗaya a zurfafan duniya.
Di da na gasa na: me ea hagomo ganodini noga: le hahamone, disisilaloba, na da amogawi wamowane alelaloba, na da amogawi esaloba, Di da na dawa: digi dagoi.
16 Idanunka sun ga jikina marar fasali; dukan kwanakin da aka tsara mini a rubuce suke a littafinka kafin ɗayansu yă kasance.
Na da hame lalelegeiawane, Dia na dawa: i. Na da hame lalelegeiawane na esaloma: ne ilegei, amo Di da Dia meloa amo ganodini dedene legei.
17 Tunaninka suna da daraja gare ni, ya Allah! Yawansu ba su da iyaka!
Gode! Dia asigi dawa: su amo na dawa: mu bagadewane gogolesa. Dia asigi dawa: su da bagohame gala.
18 A ce zan iya ƙirgansu, za su fi yashin teku yawa. Sa’ad da na farka, ina nan tare da kai har yanzu.
Na da Dia asigi dawa: su idisa ganiaba, ilia da idimu gogolei, sa: i boso su idi agoai gala: loba. Na da nedigisia, Di amola ani gilisili esalebe ba: sa.
19 Da kawai za ka kashe mugaye, ya Allah! Ku rabu da ni, ku masu kisankai!
Gode! Na dawa: loba da Dia wadela: i hamosu dunu fane lelegemu. Na dawa: loba da mosolasu dunu na yolesima: mu.
20 Suna magana game da kai da mugun nufi; maƙiyanka suna ɗaukan sunanka a banza.
Ilia Dima lasogole baligidu sia: daha. Ilia Dia Dio amoma lasagole sia: sa.
21 Ba ina ƙin masu ƙinka ba, ya Ubangiji, ina kuma ƙyamar waɗanda suke tayar maka ba?
Hina Gode! Na da Dima higabe dunu ilima bagade higasa. Na da Dima ododoga: be dunu ilima higasa.
22 Ba ni da wani abu da nake musu sai kiyaye kawai; na ɗauke su abokan gābana.
Na da ili dafawanedafa higasa. Ilia da nama ha lai dunu agoai ba: sa.
23 Ka bincike ni, ya Allah ka kuma san zuciyata; ka gwada ni ka kuma san damuwata.
Gode! Na asigi dawa: su, Dia abodema! Nama adoba: le, na asigi dawa: su hogole ba: ma.
24 Duba ko akwai wani laifi a cikina, ka bishe ni a madawwamiyar hanya.
Na wadela: iyale, Dia hogole ba: ma! Amola Dia fifi ahoanusu logoga masa: ne, nama logo olema.