< Zabura 138 >
1 Ta Dawuda. Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata; a gaban “alloli” zan rera yabo.
Davids. Jag tackar dig af allo hjerta; inför gudarna vill jag lofsjunga dig.
2 Zan rusuna ta wajen haikalinka mai tsarki zan kuma yabi sunanka saboda ƙaunarka da amincinka, saboda ka ɗaukaka a bisa kome sunanka da kuma maganarka.
Jag vill tillbedja emot ditt helga tempel, och tacka dino Namne för dina godhet och trohet; ty du hafver gjort ditt Namn härligit öfver all ting, genom ditt ord.
3 Sa’ad da na kira, ka amsa mini; ka sa na zama mai ƙarfin hali ka kuma ƙarfafa ni.
När jag åkallar dig, så bönhör mig, och gif mine själ stora kraft.
4 Bari dukan sarakunan duniya su yabe ka, ya Ubangiji, sa’ad da suka ji maganganun bakinka.
Herre, alle Konungar på jordene tacka dig, att de höra dins muns ord;
5 Bari su rera game da hanyoyin Ubangiji, gama ɗaukakar Ubangiji da girma take.
Och sjunga på Herrans vägom, att Herrans ära stor är.
6 Ko da yake Ubangiji yana bisa, yakan dubi kāsassu, amma tun da nesa ya san masu girman kai.
Ty Herren är hög, och ser uppå det nedriga, och känner de högmodiga. fjerran.
7 Ko da na yi tafiya a tsakiyar wahala, kana kiyaye raina; ka miƙa hannunka a kan fushin maƙiyana, da hannunka na dama ka cece ni.
Om jag midt i ångest vandrar, så vederqvicker du mig, och räcker dina hand öfver mina fiendars vrede; och hjelper mig med dine högra hand.
8 Ubangiji zai cika manufarsa a kaina; ƙaunarka, ya Ubangiji, madawwamiya ce har abada, kada ka ƙyale ayyukan hannuwanka.
Herren skall göra der en ända uppå för mina skuld; Herre, din godhet är evig; förlåt dock icke dina händers verk.