< Zabura 136 >

1 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi.
Give ye thanks to Jehovah, For good, for to the age [is] His kindness.
2 Ku yi godiya ga Allahn alloli.
Give ye thanks to the God of gods, For to the age [is] His kindness.
3 Ku yi godiya ga Ubangijin iyayengiji.
Give ye thanks to the Lord of lords, For to the age [is] His kindness.
4 Gare shi wanda shi kaɗai yake aikata abubuwan banmamaki,
To Him doing great wonders by Himself alone, For to the age [is] His kindness.
5 Wanda ta wurin ganewarsa ya yi sammai,
To Him making the heavens by understanding, For to the age [is] His kindness.
6 Wanda ya shimfiɗa duniya a kan ruwaye,
To Him spreading the earth over the waters, For to the age [is] His kindness.
7 Wanda ya yi manyan haskoki,
To Him making great lights, For to the age [is] His kindness.
8 Rana don tă yi mulkin yini,
The sun to rule by day, For to the age [is] His kindness.
9 Wata da taurari kuma don su yi mulkin dare;
The moon and stars to rule by night, For to the age [is] His kindness.
10 Gare shi wanda ya kashe’ya’yan fari Masar
To Him smiting Egypt in their first-born, For to the age [is] His kindness.
11 Ya kuma fitar da Isra’ila daga cikinsu
And bringing forth Israel from their midst, For to the age [is] His kindness.
12 Da hannu mai ƙarfi da hannu mai iko;
By a strong hand, and a stretched-out-arm, For to the age [is] His kindness.
13 Gare shi wanda ya raba Jan Teku biyu
To Him cutting the sea of Suph into parts, For to the age [is] His kindness,
14 Ya kawo Isra’ila ta tsakiyarsa,
And caused Israel to pass through its midst, For to the age [is] His kindness,
15 Amma ya share Fir’auna da mayaƙansa cikin Jan Teku;
And shook out Pharaoh and his force in the sea of Suph, For to the age [is] His kindness.
16 Gare shi wanda ya bi da mutanensa cikin hamada,
To Him leading His people in a wilderness, For to the age [is] His kindness.
17 Wanda ya buge manyan sarakuna,
To Him smiting great kings, For to the age [is] His kindness.
18 Ya karkashe manyan sarakuna,
Yea, He doth slay honourable kings, For to the age [is] His kindness.
19 Sihon sarkin Amoriyawa
Even Sihon king of the Amorite, For to the age [is] His kindness.
20 Da kuma Og sarkin Bashan,
And Og king of Bashan, For to the age [is] His kindness.
21 Ya kuma ba da ƙasarsu gādo,
And He gave their land for inheritance, For to the age [is] His kindness.
22 Gādo ga bawansa Isra’ila;
An inheritance to Israel His servant, For to the age [is] His kindness.
23 Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu
Who in our lowliness hath remembered us, For to the age [is] His kindness.
24 Ya kuma’yantar da mu daga abokan gābanmu,
And He delivereth us from our adversaries, For to the age [is] His kindness.
25 Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta.
Giving food to all flesh, For to the age [is] His kindness.
26 Ku yi godiya ga Allah na sama.
Give ye thanks to the God of the heavens, For to the age [is] His kindness!

< Zabura 136 >