< Zabura 136 >

1 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi.
O give thanks to the LORD! for he is kind; For his goodness endureth for ever!
2 Ku yi godiya ga Allahn alloli.
O give thanks to the God of gods; For his goodness endureth for ever!
3 Ku yi godiya ga Ubangijin iyayengiji.
O give thanks to the Lord of lords; For his goodness endureth for ever!
4 Gare shi wanda shi kaɗai yake aikata abubuwan banmamaki,
To him that alone doeth great wonders; For his goodness endureth for ever!
5 Wanda ta wurin ganewarsa ya yi sammai,
To him that made the heavens with wisdom; For his goodness endureth for ever!
6 Wanda ya shimfiɗa duniya a kan ruwaye,
To him that spread out the earth upon the waters; For his goodness endureth for ever!
7 Wanda ya yi manyan haskoki,
To him that made the great lights; For his goodness endureth for ever!
8 Rana don tă yi mulkin yini,
The sun to rule the day; For his goodness endureth for ever!
9 Wata da taurari kuma don su yi mulkin dare;
The moon and stars to rule the night; For his goodness endureth for ever!
10 Gare shi wanda ya kashe’ya’yan fari Masar
To him that smote in Egypt their first-born; For his goodness endureth for ever!
11 Ya kuma fitar da Isra’ila daga cikinsu
And brought Israel from the midst of them; For his goodness endureth for ever!
12 Da hannu mai ƙarfi da hannu mai iko;
With a strong hand and an outstretched arm; For his goodness endureth for ever!
13 Gare shi wanda ya raba Jan Teku biyu
To him who divided the Red sea into parts; For his goodness endureth for ever!
14 Ya kawo Isra’ila ta tsakiyarsa,
And made Israel to pass through the midst of it; For his goodness endureth for ever!
15 Amma ya share Fir’auna da mayaƙansa cikin Jan Teku;
And overthrew Pharaoh and his host in the Red sea; For his goodness endureth for ever!
16 Gare shi wanda ya bi da mutanensa cikin hamada,
To him who led his people through the wilderness; For his goodness endureth for ever!
17 Wanda ya buge manyan sarakuna,
To him who smote great kings; For his goodness endureth for ever!
18 Ya karkashe manyan sarakuna,
And slew mighty kings; For his goodness endureth for ever!
19 Sihon sarkin Amoriyawa
Sihon, the king of the Amorites; For his goodness endureth for ever!
20 Da kuma Og sarkin Bashan,
And Og, the king of Bashan; For his goodness endureth for ever!
21 Ya kuma ba da ƙasarsu gādo,
And gave their land for an inheritance; For his goodness endureth for ever!
22 Gādo ga bawansa Isra’ila;
For an inheritance to Israel his servant; For his goodness endureth for ever!
23 Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu
Who remembered us in our low estate; For his goodness endureth for ever!
24 Ya kuma’yantar da mu daga abokan gābanmu,
And redeemed us from our enemies; For his goodness endureth for ever!
25 Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta.
Who giveth food unto all; For his goodness endureth for ever!
26 Ku yi godiya ga Allah na sama.
O give thanks to the God of heaven; For his goodness endureth for ever!

< Zabura 136 >