< Zabura 136 >
1 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi.
Alleluia. Give thanks to the Lord: for he is good: for his mercy [endures] for ever.
2 Ku yi godiya ga Allahn alloli.
Give thanks to the God of gods; for his mercy [endures] for ever.
3 Ku yi godiya ga Ubangijin iyayengiji.
Give thanks to the Lord of lords: for his mercy [endures] for ever.
4 Gare shi wanda shi kaɗai yake aikata abubuwan banmamaki,
To him who along has wrought great wonders: for his mercy [endures] for ever.
5 Wanda ta wurin ganewarsa ya yi sammai,
To him who made the heavens by understanding; for his mercy [endures] for ever.
6 Wanda ya shimfiɗa duniya a kan ruwaye,
To him who established the earth on the waters; for his mercy [endures] for ever.
7 Wanda ya yi manyan haskoki,
To him who alone made great lights; for his mercy [endures] for ever.
8 Rana don tă yi mulkin yini,
The sun to rule by day; for his mercy [endures] for ever.
9 Wata da taurari kuma don su yi mulkin dare;
The moon and the stars to rule the night; for his mercy [endures] for ever.
10 Gare shi wanda ya kashe’ya’yan fari Masar
To him who struck Egypt with their firstborn; for his mercy [endures] for ever.
11 Ya kuma fitar da Isra’ila daga cikinsu
And brought Israel out of the midst of them; for his mercy [endures] for ever:
12 Da hannu mai ƙarfi da hannu mai iko;
with a strong hand, and a high arm: for his mercy [endures] for ever.
13 Gare shi wanda ya raba Jan Teku biyu
To him who divided the Red Sea into parts: for his mercy [endures] for ever:
14 Ya kawo Isra’ila ta tsakiyarsa,
and brought Israel through the midst of it: for his mercy [endures] for ever:
15 Amma ya share Fir’auna da mayaƙansa cikin Jan Teku;
and overthrew Pharao and his host in the Red Sea: for his mercy endures for ever.
16 Gare shi wanda ya bi da mutanensa cikin hamada,
To him who led his people through the wilderness: for his mercy [endures] for ever.
17 Wanda ya buge manyan sarakuna,
To him who struck great kings: for his mercy [endures] for ever:
18 Ya karkashe manyan sarakuna,
and killed mighty kings; for his mercy [endures] for ever:
19 Sihon sarkin Amoriyawa
Seon king of the Amorites: for his mercy [endures] for ever:
20 Da kuma Og sarkin Bashan,
and Og king of Basan: for his mercy [endures] for ever:
21 Ya kuma ba da ƙasarsu gādo,
and gave their land [for] an inheritance: for his mercy [endures] for ever:
22 Gādo ga bawansa Isra’ila;
even an inheritance to Israel his servant: for his mercy [endures] for ever.
23 Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu
For the Lord remembered us in our low estate; for his mercy [endures] for ever:
24 Ya kuma’yantar da mu daga abokan gābanmu,
and redeemed us from our enemies; for his mercy [endures] for ever.
25 Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta.
Who gives food to all flesh; for his mercy [endures] for ever.
26 Ku yi godiya ga Allah na sama.
Give thanks to the God of heaven; for his mercy [endures] for ever.