< Zabura 136 >

1 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi.
Praise the Lord, for he is good: for his mercy endureth for ever.
2 Ku yi godiya ga Allahn alloli.
Praise ye the God of gods: for his mercy endureth for ever.
3 Ku yi godiya ga Ubangijin iyayengiji.
Praise ye the Lord of lords: for his mercy endureth for ever.
4 Gare shi wanda shi kaɗai yake aikata abubuwan banmamaki,
Who alone doth great wonders: for his mercy endureth for ever.
5 Wanda ta wurin ganewarsa ya yi sammai,
Who made the heavens in understanding: for his mercy endureth for ever.
6 Wanda ya shimfiɗa duniya a kan ruwaye,
Who established the earth above the waters: for his mercy endureth for ever.
7 Wanda ya yi manyan haskoki,
Who made the great lights: for his mercy endureth for ever.
8 Rana don tă yi mulkin yini,
The sun to rule over the day: for his mercy endureth for ever.
9 Wata da taurari kuma don su yi mulkin dare;
The moon and the stars to rule the night: for his mercy endureth for ever.
10 Gare shi wanda ya kashe’ya’yan fari Masar
Who smote Egypt with their firstborn: for his mercy endureth for ever.
11 Ya kuma fitar da Isra’ila daga cikinsu
Who brought Israel from among them: for his mercy endureth for ever.
12 Da hannu mai ƙarfi da hannu mai iko;
With a mighty hand and a stretched out arm: for his mercy endureth for ever.
13 Gare shi wanda ya raba Jan Teku biyu
Who divided the Red Sea into parts: for his mercy endureth for ever.
14 Ya kawo Isra’ila ta tsakiyarsa,
And brought out Israel through the midst thereof: for his mercy endureth for ever.
15 Amma ya share Fir’auna da mayaƙansa cikin Jan Teku;
And overthrew Pharao and his host in the Red Sea: for his mercy endureth for ever.
16 Gare shi wanda ya bi da mutanensa cikin hamada,
Who led his people through the desert: for his mercy endureth for ever.
17 Wanda ya buge manyan sarakuna,
Who smote great kings: for his mercy endureth for ever.
18 Ya karkashe manyan sarakuna,
And slew strong kings: for his mercy endureth for ever.
19 Sihon sarkin Amoriyawa
Sehon king of the Amorrhites: for his mercy endureth for ever.
20 Da kuma Og sarkin Bashan,
And Og king of Basan: for his mercy endureth for ever.
21 Ya kuma ba da ƙasarsu gādo,
And he gave their land for an inheritance: for his mercy endureth for ever.
22 Gādo ga bawansa Isra’ila;
For an inheritance to his servant Israel: for his mercy endureth for ever.
23 Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu
For he was mindful of us in our affliction: for his mercy endureth for ever.
24 Ya kuma’yantar da mu daga abokan gābanmu,
And he redeemed us from our enemies: for his mercy endureth for ever.
25 Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta.
Who giveth food to all flesh: for his mercy endureth for ever.
26 Ku yi godiya ga Allah na sama.
Give glory to the God of heaven: for his mercy endureth for ever.

< Zabura 136 >