< Zabura 136 >
1 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi.
Yamikani Yehova chifukwa ndi wabwino.
2 Ku yi godiya ga Allahn alloli.
Yamikani Mulungu wa milungu.
3 Ku yi godiya ga Ubangijin iyayengiji.
Yamikani Ambuye wa ambuye,
4 Gare shi wanda shi kaɗai yake aikata abubuwan banmamaki,
Iye yekhayo amene amachita zodabwitsa zazikulu,
5 Wanda ta wurin ganewarsa ya yi sammai,
Amene mwachidziwitso chake anapanga mayiko akumwamba,
6 Wanda ya shimfiɗa duniya a kan ruwaye,
Amene anayala dziko lapansi pamwamba pa madzi,
7 Wanda ya yi manyan haskoki,
Amene anapanga miyuni ikuluikulu,
8 Rana don tă yi mulkin yini,
Dzuwa lilamulire usana,
9 Wata da taurari kuma don su yi mulkin dare;
Mwezi ndi nyenyezi zilamulire usiku,
10 Gare shi wanda ya kashe’ya’yan fari Masar
Amene anakantha ana woyamba kubadwa a Igupto,
11 Ya kuma fitar da Isra’ila daga cikinsu
Natulutsa Israeli pakati pawo,
12 Da hannu mai ƙarfi da hannu mai iko;
Ndi dzanja lamphamvu ndi mkono wotambasuka,
13 Gare shi wanda ya raba Jan Teku biyu
Amene anagawa Nyanja Yofiira pakati,
14 Ya kawo Isra’ila ta tsakiyarsa,
Nadutsitsa Israeli pakati pa nyanjayo,
15 Amma ya share Fir’auna da mayaƙansa cikin Jan Teku;
Koma anakokolola Farao ndi ankhondo ake mʼNyanja Yofiira,
16 Gare shi wanda ya bi da mutanensa cikin hamada,
Amene anatsogolera anthu ake mʼchipululu
17 Wanda ya buge manyan sarakuna,
Amene anakantha mafumu akuluakulu,
18 Ya karkashe manyan sarakuna,
Napha mafumu amphamvu,
19 Sihon sarkin Amoriyawa
Siloni mfumu ya Aamori,
20 Da kuma Og sarkin Bashan,
Ogi mfumu ya Basani,
21 Ya kuma ba da ƙasarsu gādo,
Napereka dziko lawo ngati cholowa,
22 Gādo ga bawansa Isra’ila;
Cholowa cha mtumiki wake Israeli;
23 Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu
Amene anatikumbukira ife anthu opeputsidwa,
24 Ya kuma’yantar da mu daga abokan gābanmu,
Amene anatimasula kwa adani athu,
25 Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta.
Amene amapereka chakudya kwa cholengedwa chilichonse,
26 Ku yi godiya ga Allah na sama.
Yamikani Mulungu wakumwamba,