< Zabura 135 >

1 Yabi Ubangiji. Yabi sunan Ubangiji; yabe shi, ku bayin Ubangiji,
Aleluja! Hvalite ime Gospodovo, hvalite gospodovi hlapci!
2 ku waɗanda kuke hidima a gidan Ubangiji, cikin filayen gidan Allahnmu.
Kateri stojite v hiši Gospodovi, v vežah hiše našega Boga.
3 Yabi Ubangiji, gama Ubangiji nagari ne; rera yabo ga sunansa, gama wannan yana da kyau.
Hvalite Gospoda, ker dober je Gospod; prepevajte imenu njegovemu, ker je prijetno.
4 Gama Ubangiji ya zaɓi Yaƙub ya zama nasa, Isra’ila ya zama mallakarsa mai daraja.
Ker Jakoba si je izvolil Gospod, Izraela v svojo last.
5 Na san cewa Ubangiji yana da girma, cewa shugabanmu ya fi dukan alloli girma.
Ker jaz vem, da je velik Gospod, in kralj naš nad vse bogove.
6 Ubangiji yana yin abin da ya ga dama, a sammai da kuma a duniya, cikin tekuna da kuma cikin dukan zurfafansu.
Karkoli mu je po volji, stori Gospod; v nebesih in na zemlji, po morjih in vseh breznih.
7 Yakan sa gizagizai su taso daga iyakokin duniya; yakan aika da walƙiya tare da ruwan sama ya fito da iska daga ɗakunan ajiyarsa.
Ki pripelje sopare od kraja zemlje, bliske dela z dežjem, vetrove jemlje iz zakladnic svojih.
8 Ya kashe’ya’yan fari na Masar,’ya’yan fari na mutane da na dabbobi.
Ki je udaril prvorojeno v Egiptu, od ljudî in od živine.
9 Ya aiko da alamu da abubuwan banmamaki a tsirkiyarku, ya Masar, a kan Fir’auna da kuma dukan bayinsa.
Poslal je znamenja in čuda v sredo tvojo, Egipt, zoper Faraona in zoper vse hlapce njegove.
10 Ya bugi al’ummai masu yawa ya kuma karkashe manyan sarakuna,
Kateri je udaril narode mogočne, in pobil silne kralje.
11 Sihon sarkin Amoriyawa, Og sarkin Bashan da kuma dukan sarakunan Kan’ana,
Sihona, kralja Amorejskega in Oga, kralja Basanskega, in vsa kraljestva Kanaanska.
12 ya kuma ba da ƙasarsa kamar abin gādo, abin gādo ga mutanensa Isra’ila.
In dal je njih deželo v posest, v posest Izraelu, svojemu ljudstvu.
13 Sunanka, ya Ubangiji, dawwammame ne har abada, sanin da aka yi maka, ya Ubangiji, yana nan cikin dukan zamanai.
O Gospod, ime tvoje je vekomaj; Gospod, spomin tvoj od roda do roda.
14 Gama Ubangiji zai nuna cewa mutanensa ba su da laifi ya kuma ji tausayin bayinsa.
Ker Gospod sodi ljudstvo svoje, žal mu je kmalu za hlapce svoje.
15 Gumakan al’ummai azurfa ne da zinariya, da hannuwan mutane suka yi.
Maliki narodov zlati in srebrni, rok človeških dela,
16 Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
Usta imajo, ali ne govoré, oči, ali ne vidijo.
17 suna da kunnuwa, amma ba sa ji, ba kuwa numfashi a bakunansu.
Ušesa imajo, ali ne slišijo; tudi sape ni nič v njih ustih.
18 Waɗanda suka yi su za su zama kamar su, haka kuma zai zama da dukan waɗanda suke dogara gare su.
Podobni njim bodejo, kateri jih delajo; kdorkoli vanje zaupa.
19 Ya gidan Isra’ila, yabi Ubangiji; Ya gidan Haruna, yabi Ubangiji;
Hiša Izraelova, blagoslavljajte Gospoda! hiša Aronova, blagoslavljajte Gospoda!
20 Ya gidan Lawi, yabi Ubangiji; ku da kuke tsoronsa, yabi Ubangiji.
Hiša Levijeva, blagoslavljajte Gospoda; Gospoda boječi se, blagoslavljajte Gospoda;
21 Yabo ya tabbata ga Ubangiji daga Sihiyona, gare shi wanda yake zama a Urushalima. Yabi Ubangiji.
"Slava Gospodu sè Sijona, ki prebiva v Jeruzalemu! Aleluja!"

< Zabura 135 >