< Zabura 135 >

1 Yabi Ubangiji. Yabi sunan Ubangiji; yabe shi, ku bayin Ubangiji,
Pujilah TUHAN! Pujilah nama TUHAN, hai kamu hamba-hamba-Nya
2 ku waɗanda kuke hidima a gidan Ubangiji, cikin filayen gidan Allahnmu.
yang berbakti di Rumah TUHAN di kediaman Allah kita.
3 Yabi Ubangiji, gama Ubangiji nagari ne; rera yabo ga sunansa, gama wannan yana da kyau.
Pujilah TUHAN, sebab Ia baik, pujilah nama-Nya, sebab Ia murah hati.
4 Gama Ubangiji ya zaɓi Yaƙub ya zama nasa, Isra’ila ya zama mallakarsa mai daraja.
Ia memilih Yakub bagi diri-Nya, umat Israel dijadikan milik-Nya.
5 Na san cewa Ubangiji yana da girma, cewa shugabanmu ya fi dukan alloli girma.
Sebab aku tahu TUHAN sungguh besar, Ia agung melebihi segala dewa.
6 Ubangiji yana yin abin da ya ga dama, a sammai da kuma a duniya, cikin tekuna da kuma cikin dukan zurfafansu.
Ia melakukan apa yang dikehendaki-Nya, di langit dan di bumi, di laut dan di samudra yang dalam.
7 Yakan sa gizagizai su taso daga iyakokin duniya; yakan aika da walƙiya tare da ruwan sama ya fito da iska daga ɗakunan ajiyarsa.
Dari ujung bumi Ia mendatangkan awan, dibuat-Nya kilat untuk hujan. Lalu Ia memerintahkan angin supaya keluar dari tempat penyimpanan-Nya.
8 Ya kashe’ya’yan fari na Masar,’ya’yan fari na mutane da na dabbobi.
Di Mesir Ia membunuh semua anak sulung dari manusia maupun binatang.
9 Ya aiko da alamu da abubuwan banmamaki a tsirkiyarku, ya Masar, a kan Fir’auna da kuma dukan bayinsa.
Di sana dibuat-Nya banyak keajaiban dan tanda untuk menghukum raja dan semua pegawainya.
10 Ya bugi al’ummai masu yawa ya kuma karkashe manyan sarakuna,
Ia membinasakan banyak bangsa, dan membunuh raja-raja perkasa:
11 Sihon sarkin Amoriyawa, Og sarkin Bashan da kuma dukan sarakunan Kan’ana,
Sihon raja Amori dan Og raja Basan, serta semua raja di Kanaan.
12 ya kuma ba da ƙasarsa kamar abin gādo, abin gādo ga mutanensa Isra’ila.
Lalu negeri mereka diserahkan-Nya menjadi milik Israel, umat-Nya.
13 Sunanka, ya Ubangiji, dawwammame ne har abada, sanin da aka yi maka, ya Ubangiji, yana nan cikin dukan zamanai.
Ya TUHAN, Engkau akan tetap diwartakan, dan nama-Mu diingat oleh semua keturunan,
14 Gama Ubangiji zai nuna cewa mutanensa ba su da laifi ya kuma ji tausayin bayinsa.
sebab Engkau memberi keadilan kepada umat-Mu, dan mengasihani hamba-hamba-Mu.
15 Gumakan al’ummai azurfa ne da zinariya, da hannuwan mutane suka yi.
Berhala mereka dari emas dan perak, buatan tangan manusia.
16 Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
Mereka mempunyai mulut, tetapi tak dapat berbicara, mempunyai mata, tetapi tak dapat melihat.
17 suna da kunnuwa, amma ba sa ji, ba kuwa numfashi a bakunansu.
Mereka mempunyai telinga, tetapi tak dapat mendengar, dari mulutnya tidak keluar napas.
18 Waɗanda suka yi su za su zama kamar su, haka kuma zai zama da dukan waɗanda suke dogara gare su.
Semoga begitulah nasib orang-orang yang membuatnya, dan yang percaya kepadanya.
19 Ya gidan Isra’ila, yabi Ubangiji; Ya gidan Haruna, yabi Ubangiji;
Pujilah TUHAN, hai umat Israel, pujilah Dia, hai imam-imam Allah!
20 Ya gidan Lawi, yabi Ubangiji; ku da kuke tsoronsa, yabi Ubangiji.
Pujilah TUHAN, hai orang-orang Lewi, pujilah Dia, kamu semua yang takwa.
21 Yabo ya tabbata ga Ubangiji daga Sihiyona, gare shi wanda yake zama a Urushalima. Yabi Ubangiji.
Pujilah TUHAN di Sion, di Yerusalem tempat kediaman-Nya. Pujilah TUHAN!

< Zabura 135 >