< Zabura 135 >
1 Yabi Ubangiji. Yabi sunan Ubangiji; yabe shi, ku bayin Ubangiji,
Kathutkung: Panuekhoeh BAWIPA teh pholen awh. BAWIPA min teh pholen awh. BAWIPA e a sannaw ama teh pholen awh.
2 ku waɗanda kuke hidima a gidan Ubangiji, cikin filayen gidan Allahnmu.
BAWIPA e min dawk thoseh, maimae Cathut im thongma dawk thoseh, thaw ka tawk e a sannaw pueng ama teh pholen awh.
3 Yabi Ubangiji, gama Ubangiji nagari ne; rera yabo ga sunansa, gama wannan yana da kyau.
BAWIPA teh ahawi, BAWIPA teh pholen awh. Bawipa e min hah la sak awh. Hottelah sak e teh a kamcu.
4 Gama Ubangiji ya zaɓi Yaƙub ya zama nasa, Isra’ila ya zama mallakarsa mai daraja.
Atangcalah BAWIPA ni Jakop hah ama hanelah thoseh, Isarel hah amae hno lah o sak hanelah thoseh a rawi toe.
5 Na san cewa Ubangiji yana da girma, cewa shugabanmu ya fi dukan alloli girma.
Hatdawkvah, Jehovah teh a len e hoi maimae Bawipa teh, cathut pueng e lathueng lah ao tie hah ka panue.
6 Ubangiji yana yin abin da ya ga dama, a sammai da kuma a duniya, cikin tekuna da kuma cikin dukan zurfafansu.
BAWIPA teh kalvan hoi talai hai thoseh, tuipui hoi adungnae koehai thoseh, a ngai e patetlah a sak.
7 Yakan sa gizagizai su taso daga iyakokin duniya; yakan aika da walƙiya tare da ruwan sama ya fito da iska daga ɗakunan ajiyarsa.
BAWIPA ni tâmainaw hah talai apoutnae koehoi a luen sak teh, kho hoi sumpa a palik sak teh, kahlî hah a hnoim thung hoi a tâco sak.
8 Ya kashe’ya’yan fari na Masar,’ya’yan fari na mutane da na dabbobi.
Ama ni Izip ram vah tami hoi saring totouh caminnaw hah a thei pouh.
9 Ya aiko da alamu da abubuwan banmamaki a tsirkiyarku, ya Masar, a kan Fir’auna da kuma dukan bayinsa.
Oe Izip ram ahni ni mitnoutnaw hoi kângairu mitnoutnaw hah nangmouh koe, Faro siangpahrang hoi a thaw katawknaw pueng koe a thosak toe.
10 Ya bugi al’ummai masu yawa ya kuma karkashe manyan sarakuna,
Bawipa ni miphun moikapap a moum teh, athakaawme siangpahrangnaw hah a thei.
11 Sihon sarkin Amoriyawa, Og sarkin Bashan da kuma dukan sarakunan Kan’ana,
Hotnaw teh Amor siangpahrang Sihon, Bashan siangpahrang Og, hoi kanaan uknaeramnaw doeh
12 ya kuma ba da ƙasarsa kamar abin gādo, abin gādo ga mutanensa Isra’ila.
Hathnukkhu, ahnimae talai hah a tami Isarelnaw râw lah a poe.
13 Sunanka, ya Ubangiji, dawwammame ne har abada, sanin da aka yi maka, ya Ubangiji, yana nan cikin dukan zamanai.
Oe BAWIPA, nange min teh a yungyoe a kangning. Oe BAWIPA, na kamthang teh catounnaw totouh a cak.
14 Gama Ubangiji zai nuna cewa mutanensa ba su da laifi ya kuma ji tausayin bayinsa.
Bangkongtetpawiteh, BAWIPA Cathut ni a miphun hah lawk a ceng teh, a sannaw hah a pahrenlungma,
15 Gumakan al’ummai azurfa ne da zinariya, da hannuwan mutane suka yi.
Jentelnaw e meikaphawknaw teh, sui, ngun lah ao teh, kut hoi sak e lah ao.
16 Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
Hotnaw teh pahni a tawn awh ei lawk dei thai awh hoeh. Mit a tawn awh ei, hmawt thai awh hoeh.
17 suna da kunnuwa, amma ba sa ji, ba kuwa numfashi a bakunansu.
Hnâ a tawn awh ei, thai awh hoeh. Ahnimae kâko dawk kâha hai awm hoeh.
18 Waɗanda suka yi su za su zama kamar su, haka kuma zai zama da dukan waɗanda suke dogara gare su.
Hotnaw ka sak e hoi kayuemnaw pueng hai hotnaw patetlah ao awh han.
19 Ya gidan Isra’ila, yabi Ubangiji; Ya gidan Haruna, yabi Ubangiji;
Oe Isarelnaw, BAWIPA hah yawhawi poe awh. Aron catounnaw BAWIPA hah yawhawi poe awh.
20 Ya gidan Lawi, yabi Ubangiji; ku da kuke tsoronsa, yabi Ubangiji.
Oe Levih catounnaw BAWIPA hah pholen awh. BAWIPA ka taket e naw, BAWIPA hah pholen awh.
21 Yabo ya tabbata ga Ubangiji daga Sihiyona, gare shi wanda yake zama a Urushalima. Yabi Ubangiji.
Jerusalem vah kaawm e BAWIPA Cathut teh, Zion hoi pholen awh. Hallelujah.