< Zabura 131 >
1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Zuciyata ba mai girman kai ba ce, ya Ubangiji, idanuna ba sa fariya; ban dami kaina da manyan al’amura ba ko abubuwan da suka sha ƙarfina.
Ɔsoroforo dwom. Dawid de. Awurade, ahomaso nni me koma mu, na mʼani ntraa me ntɔn ɛ; memma nsɛm akɛse nhaw me anaa nsɛm a ɛyɛ nwonwa dodo ma me.
2 Amma na haƙura na kuma kwantar da raina; kamar yaron da aka yaye tare da mahaifiyarsa, kamar yaron da aka yaye haka raina yake a cikina.
Na mmom, mama me kra anya abotɔyam te sɛ akokoaa a ɔda ne na so renum no, te sɛ akokoaa a otua nufu ano no, saa ara na me kra ayɛ wɔ me mu.
3 Ya Isra’ila, sa zuciyarka ga Ubangiji yanzu da har abada kuma.
Israel, ma wʼani nna Awurade so, mprempren ne daa nyinaa.