< Zabura 131 >
1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Zuciyata ba mai girman kai ba ce, ya Ubangiji, idanuna ba sa fariya; ban dami kaina da manyan al’amura ba ko abubuwan da suka sha ƙarfina.
Y Cantan Quinajulo; iyon David. JEOVA, ti sobetbio y corasojo, ni ti taglajiyon y atadogco: ni comequegaechecho yo ni y dangculo na güinaja; ni mas ninámanman para guajo.
2 Amma na haƙura na kuma kwantar da raina; kamar yaron da aka yaye tare da mahaifiyarsa, kamar yaron da aka yaye haka raina yake a cikina.
Magajet na jufamatquilo yo yan junaquietoyo; taegüije y patgon yan ninasusu as nanaña: y antijo guiya guajo parejo yan y patgon ni y sumususu.
3 Ya Isra’ila, sa zuciyarka ga Ubangiji yanzu da har abada kuma.
O Israel nangga si Jeova, desde pago ya para taejinecog.