< Zabura 130 >

1 Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
Hac ilahisi Derinliklerden sana sesleniyorum, ya RAB,
2 Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
Sesimi işit, ya Rab, Yalvarışıma iyi kulak ver!
3 In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
Ya RAB, sen suçların hesabını tutsan, Kim ayakta kalabilir, ya Rab?
4 Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
Ama sen bağışlayıcısın, Öyle ki senden korkulsun.
5 Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
RAB'bi gözlüyorum, Canım RAB'bi gözlüyor, Umut bağlıyorum O'nun sözüne.
6 Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
Sabahı gözleyenlerden, Evet, sabahı gözleyenlerden daha çok, Canım Rab'bi gözlüyor.
7 Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
Ey İsrail, RAB'be umut bağla! Çünkü RAB'de sevgi, Tam kurtuluş vardır.
8 Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.
İsrail'i bütün suçlarından Fidyeyle O kurtaracaktır.

< Zabura 130 >