< Zabura 130 >

1 Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
Rwiyo rworwendo. Ndinodanidzira kwamuri Jehovha, ndiri pakadzika;
2 Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
haiwa Jehovha, inzwai inzwi rangu. Nzeve dzenyu ngadzinzwe kuchemera kwangu ngoni.
3 In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
Dai imi, iyemi Jehovha, maironda zvakaipa zvomunhu, haiwa Jehovha, ndianiko aimira?
4 Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
Asi kwamuri kune kukanganwira; naizvozvo imi munotyiwa.
5 Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
Ndinomirira Jehovha, mweya wangu unomirira, uye tariro yangu iri mushoko rake.
6 Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
Mweya wangu unorindira Ishe kupfuura varindi vanomirira rungwanani.
7 Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
Haiwa Israeri, isa tariro yako muna Jehovha, nokuti Jehovha ane rudo rusingaperi uye kwaari kune dzikinuro izere.
8 Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.
Iye pachake achadzikinura Israeri kubva pazvivi zvavo zvose.

< Zabura 130 >