< Zabura 130 >

1 Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
Pieśń stopni. Z głębokości wołam do ciebie, o Panie!
2 Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
Panie! wysłuchaj głos mój: nakłoń uszów twych do głosu prośb moich.
3 In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
Panie! będzieszli nieprawości upatrywał, Panie! któż się zostoi?
4 Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
Aleć u ciebie jest odpuszczenie, aby się ciebie bano.
5 Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
Oczekuję na Pana; oczekuje dusza moja, i jeszcze oczekuje na słowo jego.
6 Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
Dusza moja oczekuje Pana, pilniej niż straż świtania, która strzeże aż do poranku.
7 Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
Oczekujże, Izraelu! na Pana; albowiem u Pana jest miłosierdzie, a obfite u niego odkupienie.
8 Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.
Onci sam odkupi Izraela od wszystkich nieprawości jego.

< Zabura 130 >