< Zabura 130 >
1 Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
song [the] step from deep to call: call to you LORD
2 Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
Lord to hear: hear [emph?] in/on/with voice my to be ear your attentive to/for voice supplication my
3 In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
if iniquity: crime to keep: look at LORD Lord who? to stand: stand
4 Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
for with you [the] forgiveness because to fear: revere
5 Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
to await LORD to await soul my and to/for word his to wait: hope
6 Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
soul my to/for Lord from to keep: guard to/for morning to keep: guard to/for morning
7 Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
to wait: hope Israel to(wards) LORD for with LORD [the] kindness and to multiply with him redemption
8 Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.
and he/she/it to ransom [obj] Israel from all iniquity: crime his