< Zabura 130 >
1 Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
Sang til Festrejserne. Fra det dybe raaber jeg til dig, HERRE,
2 Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
o Herre, hør min Røst! Lad dine Ører lytte til min tryglende Røst!
3 In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
Tog du Vare, HERRE, paa Misgerninger, Herre, hvo kunde da bestaa?
4 Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
Men hos dig er der Syndsforladelse, at du maa frygtes.
5 Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
Jeg haaber paa HERREN, min Sjæl haaber paa hans Ord,
6 Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
paa Herren bier min Sjæl mer end Vægter paa Morgen, Vægter paa Morgen.
7 Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
Israel, bi paa HERREN! Thi hos HERREN er Miskundhed, hos ham er Forløsning i Overflod.
8 Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.
Og han vil forløse Israel fra alle dets Misgerninger.