< Zabura 13 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Har yaushe, ya Ubangiji? Za ka manta da ni har abada ne? Har yaushe za ka ɓoye fuskarka daga gare ni?
Til sangmesteren; en salme av David.
2 Har yaushe zan yi kokawa da tunanina kuma kowace rana in kasance da damuwa a zuciyata? Har yaushe abokin gābana zai yi nasara a kaina?
Hvor lenge, Herre, vil du glemme mig evindelig? Hvor lenge vil du skjule ditt åsyn for mig?
3 Ka dube ni ka amsa mini, ya Ubangiji Allahna. Ka ba da haske ga fuskata, ko in yi barci cikin mutuwa;
Hvor lenge skal jeg huse sorgfulle tanker i min sjel, kummer i mitt hjerte den hele dag? Hvor lenge skal min fiende ophøie sig over mig?
4 abokin gābana zai ce, “Na sha ƙarfinsa,” kuma abokan gābana za su yi murna sa’ad da na fāɗi.
Se hit, svar mig, Herre min Gud! Opklar mine øine, forat jeg ikke skal sove inn i døden,
5 Amma na dogara a kan ƙaunarka marar ƙarewa; zuciyata tana farin ciki a cikin cetonka.
forat ikke min fiende skal si: Jeg fikk overhånd over ham, forat ikke mine motstandere skal fryde sig når jeg vakler!
6 Zan rera ga Ubangiji gama ya yi mini alheri.
Men jeg setter min lit til din miskunnhet; mitt hjerte skal fryde sig i din frelse; jeg vil lovsynge Herren, for han har gjort vel imot mig.

< Zabura 13 >