< Zabura 129 >

1 Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
Пісня сходження. Досить пригнічували мене ще з юності, – нехай скаже Ізраїль, –
2 sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
досить пригнічували мене ще з юності, та не здолали мене!
3 Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
На спині моїй орали орачі, протягнули свої довгі борозни.
4 Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
Господь праведний: Він розсік пута нечестивців.
5 Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
Нехай осоромляться й назад відсахнуться всі, хто ненавидить Сіон.
6 Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
Нехай стануть вони, як трава на даху, що засихає, перш ніж виросте,
7 da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
якою жнець не наповнить долоні своєї, і той, хто снопи в’яже, не візьме її оберемком.
8 Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”
І не скажуть перехожі: «Благословення Господнього вам! Благословляємо вас іменем Господа!»

< Zabura 129 >