< Zabura 129 >
1 Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
En vallfartssång. Mycken nöd hava de vållat mig allt ifrån min ungdom -- så säge Israel --
2 sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
mycken nöd hava de vållat mig allt ifrån min ungdom, dock blevo de mig ej övermäktiga.
3 Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
På min rygg hava plöjare plöjt och dragit upp långa fåror.
4 Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
Men HERREN är rättfärdig och har huggit av de ogudaktigas band.
5 Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
De skola komma på skam och vika tillbaka, så många som hata Sion.
6 Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
De skola bliva lika gräs på taken, som vissnar, förrän det har vuxit upp;
7 da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
ingen skördeman fyller därmed sin hand, ingen kärvbindare sin famn,
8 Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”
och de som gå där fram kunna icke säga: "HERRENS välsignelse vare över eder! Vi välsigna eder i HERRENS namn."