< Zabura 129 >

1 Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
Un cántico para los peregrinos que van a Jerusalén. Muchos enemigos me han atacado desde que era joven. Que todo Israel diga:
2 sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
Muchos enemigos me han atacado desde que era joven, pero nunca me vencieron.
3 Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
Me golpearon en la espalda, dejando largos surcos como si hubiera sido golpeado por un granjero.
4 Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
Pero el Señor hace lo correcto: me liberado de las ataduras de los impíos.
5 Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
Que todos los que odian Sión sean derrotados y humillados.
6 Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
Que sean como la grama que crece en los techos y se marchita antes de que pueda ser cosechada,
7 da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
y que no es suficiente para que un segador la sostenga, ni suficiente para que el cosechador llene sus brazos.
8 Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”
Que al pasar nadie les diga, “La bendición del Señor esté sobre ti, te bendecimos en el nombre del Señor”.

< Zabura 129 >