< Zabura 129 >

1 Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
Wer ma ji wero kadhi e hekalu. “Jogi osesanda malit nyaka aa e tin-na,” Israel mondo owach niya;
2 sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
“gisesanda malit nyaka aa e tin-na, to kata kamano pok gibedo gi loch kuoma.
3 Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
Jopur osepuro diengʼeya kendo gisegore opara ma roboche,
4 Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
to kata kamano Jehova Nyasaye en ngʼama kare; osegola e badho mar joma timbegi richo.”
5 Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
Ji duto mochayo Sayun lo mi dog chien gi wichkuot.
6 Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
Mad gichal gi lum moti ewi tado maner kata kapok odongo maber.
7 da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
Ok onyal nyago gimoro mapongʼo lwet jakeyo, kata ma jachoko nyalo tingʼo e bade.
8 Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”
Mad joma kalo bute kik wachnegi niya, “Jehova Nyasaye mondo ogwedhi, kata ni, wagwedhi e nying Jehova Nyasaye.”

< Zabura 129 >