< Zabura 129 >
1 Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
Sang til Festrejserne.
2 sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
De trængte mig haardt fra min Ungdom — saa sige Israel — de trængte mig haardt fra min Ungdom, men kued mig ikke.
3 Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
Plovmænd pløjed min Ryg, trak lange Furer;
4 Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
retfærdig er HERREN, han overskar de gudløses Reb.
5 Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
Alle, som hader Zion, skal vige med Skam,
6 Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
blive som Græs paa Tage, der visner, førend det skyder Straa,
7 da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
og ikke fylder Høstkarlens Haand og Opbinderens Favn;
8 Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”
Folk, som gaar forbi, siger ikke: »HERRENS Velsignelse over eder! Vi velsigner eder i HERRENS Navn!«