< Zabura 128 >

1 Waƙar haurawa. Masu albarka ne dukan masu tsoron Ubangiji, waɗanda suke tafiya a hanyoyinsa.
Пісня проча́н.
2 Za ka ci amfanin aikinka; albarku da wadata za su zama naka.
Коли труд своїх рук будеш їсти, — блаже́н ти, і до́бре тобі!
3 Matarka za tă zama kamar kuringar inabi mai’ya’ya a cikin gidanka;’ya’yanka maza za su zama kamar tohon zaitun kewaye da teburinka.
Твоя жінка в кута́х твого дому — як та виногра́дина плі́дна, твої діти навко́ло твого стола́ — немов саджанці́ ті оли́вкові!
4 Ta haka mai albarka yake wanda yake tsoron Ubangiji.
Оце так буде поблагосло́влений муж, що боїться він Господа!
5 Bari Ubangiji ya albarkace ka daga Sihiyona dukan kwanakin ranka; bari ka ga wadatar Urushalima,
Нехай поблагосло́вить тебе Господь із Сіо́ну, — і побачиш добро́ Єрусалиму по всі́ дні свого життя,
6 bari kuma ka rayu ka ga’ya’ya’ya’yanka. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
і побачиш ону́ків своїх! Мир на Ізраїля!

< Zabura 128 >