< Zabura 127 >

1 Waƙar haurawa. Ta Solomon. In ba Ubangiji ne ya gina gida ba, masu gininta suna wahala a banza ne. In ba Ubangiji ne yake tsaron birni ba, masu tsaro suna yin tsaro a banza.
MA Ieowa sota pan kauada im o, dodok en pwin sause sota pan katepa; ma Ieowa sota pan sinsila kanim o, saunmasamasan pan masamasan mal.
2 Banza ne ka farka da wuri ka koma da latti, kana fama don abincin da za ka ci, gama yakan ba da barci ga waɗanda yake ƙauna.
Sota katepa ong komail, ma komail pan paurida nin soran, ap pil pwand kamol ni pong, o toutouki okotme, ni omail mangamanga, pwe a kin kakepwapwala sapwilim a kompokepa kan ni ar mamair.
3 ’Ya’ya maza gādo ne daga Ubangiji, yara lada ne daga gare shi.
Kilang, seri ko iei kisakis eu sang ren Ieowa, o wan aramas pai eu.
4 Kamar kibiyoyi a hannun jarumi haka’ya’ya mazan da aka haifa wa mutum a ƙuruciya.
Duen kanangan kasik katieu nan pa en ol komad amen, iduen putak ko ar pan pwaida.
5 Mai albarka ne mutumin da korinsa sun cika da su. Ba za a kunyata su ba sa’ad da suke ƙarawa da abokan gābansu a ɗakin shari’a.
Meid pai ol o, me a lepan me direki mepukat! Re sota pan sarodi, ni ar kapung pena ren ar imwintiti kan.

< Zabura 127 >