< Zabura 127 >
1 Waƙar haurawa. Ta Solomon. In ba Ubangiji ne ya gina gida ba, masu gininta suna wahala a banza ne. In ba Ubangiji ne yake tsaron birni ba, masu tsaro suna yin tsaro a banza.
Bawipa ing im ama sak awhtaw, ip sakungkhqi ing a hoei nani bi ami sai. Bawipa ing khawk bau ama qeh awhtaw, qaltoeng khqi ing a hoei nani ami qeh hy.
2 Banza ne ka farka da wuri ka koma da latti, kana fama don abincin da za ka ci, gama yakan ba da barci ga waɗanda yake ƙauna.
A hoei na mymcang hqit awh tho unawh buh ai thainaak aham khawmy ben than dy bi sai uhyk ti – anih ingkaw a lungnaak thlangkhqi venawh ihnaak ce pehy.
3 ’Ya’ya maza gādo ne daga Ubangiji, yara lada ne daga gare shi.
Cakpa khqi ve Bawipa venawh kaw qo nik pangkhqi ni, canaa khqi ve amah a venawh kaw kutdo peek khqi ni.
4 Kamar kibiyoyi a hannun jarumi haka’ya’ya mazan da aka haifa wa mutum a ƙuruciya.
Tha awm hui awhkaw cakpa cun khqi ve qalkap kawk awm kut awhkaw la khqi ing myih hy.
5 Mai albarka ne mutumin da korinsa sun cika da su. Ba za a kunyata su ba sa’ad da suke ƙarawa da abokan gābansu a ɗakin shari’a.
A lacung ce ce mihkhqi ing ak be hyp na ak ta thlang taw a zoseen hy. Vawkchawh awh a qaalkhqi mi aming noek qu awh chah am phyi kawm uh.