< Zabura 125 >

1 Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
Pesem preizvrstna. Kateri zaupajo Gospodu, podobni so gori Sijonski, ki se ne gane, vekomaj ostane.
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
Kakor obdajajo Jeruzalem gore, tako obdaja Gospod ljudstvo svoje; od tega časa na vekomaj.
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
Ker šiba krivice ne počiva nad deležem pravičnih; da ne iztegnejo pravični na nobeno krivico rok svojih.
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
Blagoslovi, Gospod, dobre in pravične v srcih svojih.
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
Kateri pa zavijajo na kriva pota svoja, pokori jih naj Gospod z njimi, ki delajo krivico. Mir Izraelu!

< Zabura 125 >