< Zabura 125 >

1 Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
En sang ved festreisene. De som setter sin lit til Herren, er som Sions berg, som ikke rokkes, men står evindelig.
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
Rundt omkring Jerusalem er det fjell, og Herren omhegner sitt folk fra nu av og inntil evig tid.
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
For ugudelighetens kongestav skal ikke hvile på de rettferdiges arvelodd, forat ikke de rettferdige skal utstrekke sine hender efter urettferdighet.
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
Gjør godt, Herre, mot de gode, mot dem som er opriktige i sine hjerter!
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
Men dem som bøier av til sine krokete veier, skal Herren la fare sammen med dem som gjør urett. Fred være over Israel!

< Zabura 125 >