< Zabura 125 >

1 Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
Labo abathembela eNkosini banjengentaba iZiyonienganyikinyekiyo, emi kuze kube phakade.
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
Njengezintaba ziyiphahlile iJerusalema, ngokunjalo iNkosi iyabaphahla abantu bayo kusukela kulesisikhathi kuze kube nininini.
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
Ngoba intonga yobukhosi yobubi kayiyikuhlala phezu kwesabelo sabalungileyo, ukuze abalungileyo bangeluleli izandla zabo kokubi.
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
Nkosi, yenza okuhle kubo abalungileyo lakubo abaqotho enhliziyweni zabo.
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
Kodwa labo abaphambukela ezindleleni zabo ezitshekileyo iNkosi izabenza bahambe labenzi bobubi. Ukuthula phezu kukaIsrayeli!

< Zabura 125 >