< Zabura 125 >

1 Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
Svētku dziesma. Kas uz To Kungu cerē, tie nešaubīsies, bet mūžīgi stāvēs, kā Ciānas kalns.
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
Ap Jeruzālemi ir kalni, bet Tas Kungs ir ap Saviem ļaudīm no šī laika mūžīgi.
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
Jo bezdievības scepteris nepaliks pār taisno ļaužu mantas daļu, ka tie taisnie neizstiepj savas rokas pie netaisnības.
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
Kungs, dari labu labiem un tiem, kas savā sirdī skaidri.
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
Bet kas nogriežas uz saviem līkiem ceļiem, tos Tas Kungs aizdzīs ar ļauna darītājiem; bet miers lai ir pār Israēli.

< Zabura 125 >