< Zabura 125 >

1 Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
Those/We who trust in Yahweh are [as secure/steadfast] [SIM] as Zion Hill, which cannot be shaken and can never be moved.
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
Like the hills that surround Jerusalem [protect the city], Yahweh protects [us], his people, and he will protect us forever.
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
Wicked people [MTY] should not [be allowed to] rule over the land where righteous [people] live. If they did that, those righteous [people] might [(be encouraged to imitate them and]) do things that are wrong.
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
Yahweh, do good things to those who do good things to others and to those who sincerely obey your commands [IDM].
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
But when you punish the wicked people [who are not Israelis], also punish those [Israelis] who turn away from walking on the good roads [MET] that you have shown them! I wish that things will go well for [people in] Israel!

< Zabura 125 >