< Zabura 125 >
1 Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
Wer ma ji wero kadhi e hekalu. Joma ogeno kuom Jehova Nyasaye chalo gi Got Sayun, ma ok nyal yiengi to osiko nyaka chiengʼ.
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
Mana kaka gode olworo Jerusalem, e kaka Jehova Nyasaye olworo joge chakre, tinende kendo nyaka chiengʼ.
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
Ludh loch mar joma timbegi richo ok bi siko korito piny mopog ne joma kare, nimar ka mano otimore to joma kare nyalo tiyo gi lwetgi kuom timo marach.
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
Tim maber, yaye Jehova Nyasaye, kendo ni jogo moriere gie chunygi.
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
To joma lokore luwo yore mobam Jehova Nyasaye biro kumo kaachiel gi joma timo timbe maricho. Israel mondo obed gi kwe.