< Zabura 125 >

1 Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
Píseň stupňů. Ti, kteříž doufají v Hospodina, podobni jsou k hoře Sionu, kteráž se nepohybuje, ale na věky zůstává.
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
Okolo Jeruzaléma jsou hory, Hospodin jest vůkol lidu svého, od tohoto času až na věky.
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
Neboť nebude státi sceptrum bezbožníků nad losem spravedlivých, aby nevztáhli spravedliví k nepravosti rukou svých.
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
Dobře učiň, Hospodine, dobrým, a těm, kteříž jsou upřímého srdce.
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
Ty pak, kteříž se uchylují k cestám svým křivým, zapudiž Hospodin s činiteli nepravosti. Pokoj přijdiž na Izraele.

< Zabura 125 >