< Zabura 125 >

1 Waƙar haurawa. Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona, wanda ba ya jijjiguwa amma dawwammame ne har abada.
Hina Godema dafawaneyale dawa: su dunu da mae fogole amola mae iguguli, Saione Goumi agoane diala.
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima, haka Ubangiji ya kewaye mutanensa yanzu da har abada kuma.
Goumi da Yelusaleme moilai bai bagade amo sisiga: i defele, Hina Gode da Ea fi gaga: musa: , eso huluane mae fisili, sisiga: le ouligilala.
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance a kan ƙasar da take rabon adalai ba, domin kada masu adalci su yi amfani da hannuwansu su aikata mugunta.
Wadela: i hamosu dunu da eso huluane moloidafa dunu ilia soge hame ouligi laluma. Ilia da amo hamoi ganiaba, moloidafa dunu da wadela: i hou hamona: nobela: ?
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu, ga waɗanda suke masu aikata gaskiya a zuciyarsu.
Hina Gode! Moloidafa dunu amo da Dia hamoma: ne sia: su nabawane hamosa, ilima hou ida: iwane hamoma.
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi Ubangiji zai kore su tare da masu aikata mugunta. Salama tă kasance tare da Isra’ila.
Be Di da wadela: i hamosu dunuma se dabe iasea, gilisili dunu amo da Dia moloi logo fisiagasea, ilima se dabe ima. Isala: ili fi ilima olofosu dialumu da defea!

< Zabura 125 >