< Zabura 124 >

1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba, bari Isra’ila yă ce,
Rwiyo rworwendo rwaDhavhidhi. Israeri ngaati dai Jehovha akanga asiri kurutivi kwedu,
2 da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba sa’ad da aka auka mana,
dai Jehovha akanga asiri kurutivi kwedu patakarwiswa navanhu,
3 sa’ad da fushinsu ya ƙuna a kanmu, ai, da sun haɗiye mu da rai;
apo kutsamwa kwavo kwakatimukira, vangadai vakatimedza tiri vapenyu;
4 da rigyawa ta kwashe mu, da ambaliya ta rufe mu.
mafashamu angadai akatifukidza, mvura zhinji ingadai yakatikukura,
5 Da ruwa mai hauka ya share mu ƙaf.
mvura zhinji ine hasha ingadai yakatirasira kure.
6 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda bai bari aka yayyage mu da haƙoransu ba.
Jehovha ngaarumbidzwe, asina kutendera kuti tibvamburwe nameno avo.
7 Mun tsira kamar tsuntsu daga tarkon mai farauta; an tsinke tarko, muka kuwa tsira.
Tapunyuka seshiri yabva parugombe rwomuteyi; rugombe rwadamburwa uye tapunyuka.
8 Taimakonmu yana a sunan Ubangiji, Wanda ya yi sama da ƙasa.
Kubatsirwa kwedu kuri muzita raJehovha, Muiti wedenga nenyika.

< Zabura 124 >