< Zabura 124 >

1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba, bari Isra’ila yă ce,
若不是上主保佑我們,唯願以色列子民再說:
2 da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba sa’ad da aka auka mana,
若不是上主保佑我們,當世人起來攻擊我們,
3 sa’ad da fushinsu ya ƙuna a kanmu, ai, da sun haɗiye mu da rai;
並向我們發洩怒火時,必會活活將我們舌食。
4 da rigyawa ta kwashe mu, da ambaliya ta rufe mu.
就像淹沒我們的水禍,流過我們頭頸的洪波。
5 Da ruwa mai hauka ya share mu ƙaf.
又像洶湧澎湃的狂浪,早已將我們淹沒滅亡。
6 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda bai bari aka yayyage mu da haƙoransu ba.
讚美上主,他沒有將我們拋出,使我們做成他爪牙的獵物;
7 Mun tsira kamar tsuntsu daga tarkon mai farauta; an tsinke tarko, muka kuwa tsira.
我們像掙脫獵人羅網的小鳥,羅網扯破了,我們自然逃掉。
8 Taimakonmu yana a sunan Ubangiji, Wanda ya yi sama da ƙasa.
我們的救助是仰賴上主的名,上天和下地都是由他所造成。

< Zabura 124 >