< Zabura 124 >

1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba, bari Isra’ila yă ce,
Hina Gode da ninimagale hame fidisu ganiaba, ninia da adi hamona: nobela: ? Isala: ili fi! Dabe adole ima!
2 da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba sa’ad da aka auka mana,
Nini ha lai dunu da ninima doagala: beba: le, Hina Gode da ninimagale hame gegei ganiaba, ninia ha lai dunu da ougi bagadeba: le, nini esalumuna: wane mogo sala: loba.
3 sa’ad da fushinsu ya ƙuna a kanmu, ai, da sun haɗiye mu da rai;
4 da rigyawa ta kwashe mu, da ambaliya ta rufe mu.
Amola hano fili gala: le, nini mini ahoa: noba amola hano da nini dedebola: loba, nini da mogososone gela da: loba.
5 Da ruwa mai hauka ya share mu ƙaf.
6 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda bai bari aka yayyage mu da haƙoransu ba.
Hina Gode da ninima ha lai dunuga nini gugunufinisisa: besa: le, Ilia logo hedofaiba: le, Ema nodomu da defea.
7 Mun tsira kamar tsuntsu daga tarkon mai farauta; an tsinke tarko, muka kuwa tsira.
Ninia da sio sanisu dunu ea sani amoga dasa: besa: le hobeasa, amo defele ninia hobea: i. Sani da gadelale sa: iba: le, ninia da halegale lala.
8 Taimakonmu yana a sunan Ubangiji, Wanda ya yi sama da ƙasa.
Nini fidisu da Hina Gode, mu amola osobo bagade hahamosu dunu, Emadini maha.

< Zabura 124 >