< Zabura 123 >
1 Waƙar haurawa. Na tā da idanuna gare ka, gare ka da kursiyinka yake cikin sama.
Пісня проча́н.
2 Kamar yadda idanun bayi suna duban hannun maigidansu, kamar yadda idanun baiwa suna duban hannun uwargijiyarta, haka idanunmu suna duban Ubangiji Allahnmu, sai ya nuna mana jinƙansa.
Ото бо, як очі рабів до руки́ їх панів, як очі неві́льниці — до руки́ її пані, отак наші очі до Го́спода, нашого Бога, аж поки не зми́лується Він над нами!
3 Ka yi mana jinƙai, ya Ubangiji, ka yi mana jinƙai, gama mun jimre da reni mai yawa.
Помилуй нас, Господи, помилуй нас, бо пого́рди ми до́сить наси́тились!
4 Mun jimre da wulaƙanci daga masu girman kai, reni mai yawa daga masu fariya.
Душа наша наси́тилась до́сить собі: від безпе́чних — нару́ги, від пи́шних — пого́рди!