< Zabura 123 >

1 Waƙar haurawa. Na tā da idanuna gare ka, gare ka da kursiyinka yake cikin sama.
I A oe no wau e leha aku nei i ko'u mau maka, E ka mea e noho la ma ka lani.
2 Kamar yadda idanun bayi suna duban hannun maigidansu, kamar yadda idanun baiwa suna duban hannun uwargijiyarta, haka idanunmu suna duban Ubangiji Allahnmu, sai ya nuna mana jinƙansa.
Aia hoi, e like me na maka o na kauwakane, I ka lima o ko lakou haku, E like hoi me na maka o ke kauwawahine, I ka lima o kona haku wahine; Pela no ko kakou maka ia Iehova i ko kakou Akua, A aloha mai oia ia makou.
3 Ka yi mana jinƙai, ya Ubangiji, ka yi mana jinƙai, gama mun jimre da reni mai yawa.
E aloha mai oe ia makou, o Iehova, E aloha mai oe ia makou; No ka mea, ua ana loa makou i ka hoowahawahaia.
4 Mun jimre da wulaƙanci daga masu girman kai, reni mai yawa daga masu fariya.
Ua ana loa ko makou uhane i ka hoomaewaewa ana o ka poe hookano, A me ka hoowahawaha ana o ka poe hookiekie.

< Zabura 123 >