< Zabura 123 >

1 Waƙar haurawa. Na tā da idanuna gare ka, gare ka da kursiyinka yake cikin sama.
Til dig opløfter jeg mine Øjne, du, som sidder i Himmelen!
2 Kamar yadda idanun bayi suna duban hannun maigidansu, kamar yadda idanun baiwa suna duban hannun uwargijiyarta, haka idanunmu suna duban Ubangiji Allahnmu, sai ya nuna mana jinƙansa.
Se, som Tjeneres Øjne agte paa deres Herrers Haand, som en Tjenestepiges Øjne paa hendes Frues Haand, saa agte vore Øjne paa Herren vor Gud, indtil han vorder os naadig.
3 Ka yi mana jinƙai, ya Ubangiji, ka yi mana jinƙai, gama mun jimre da reni mai yawa.
Vær os naadig, Herre! vær os naadig; thi vi ere saare mættede af Foragt.
4 Mun jimre da wulaƙanci daga masu girman kai, reni mai yawa daga masu fariya.
Vor Sjæl er saare mættet af de sorgløses Spot og de hovmodiges Foragt.

< Zabura 123 >