< Zabura 123 >

1 Waƙar haurawa. Na tā da idanuna gare ka, gare ka da kursiyinka yake cikin sama.
Hina Gode! Di da Hebene fi ouligisa. Na da Dima ba: le gadosa.
2 Kamar yadda idanun bayi suna duban hannun maigidansu, kamar yadda idanun baiwa suna duban hannun uwargijiyarta, haka idanunmu suna duban Ubangiji Allahnmu, sai ya nuna mana jinƙansa.
Hawa: hamosu dunu da ea hina dunu da e ouligima: ne dawa: sa, amola hawa: hamosu uda da ea hina uda e ouligima: ne dawa: sa. Amo defele, ninia Hina Gode, Dia ninima asigili gogolema: ne olofosu ima: ne, nini da ouesalumu.
3 Ka yi mana jinƙai, ya Ubangiji, ka yi mana jinƙai, gama mun jimre da reni mai yawa.
Hina Gode! Dia asigili gogolema: ne olofosu ninima ima! Dunu eno da ninima bagadewane higasu.
4 Mun jimre da wulaƙanci daga masu girman kai, reni mai yawa daga masu fariya.
Bagade gagui dunu da eso bagohamedafa baligili ninima haboseselalu. Hidale gasa fi dunu da eso bagohamedafa nini higale ba: lalu.

< Zabura 123 >