< Zabura 121 >

1 Waƙar haurawa. Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai, ta ina ne taimakona zai zo?
En visa i högre choren. Jag lyfter min ögon upp till bergen, ifrå hvilkom mig hjelp kommer.
2 Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji, wanda ya kafa sama da ƙasa.
Min hjelp kommer ifrå Herranom, den himmel och jord gjort hafver.
3 Ba zai bari ƙafarka tă yi santsi ba, shi da yake tsaronka ba zai yi gyangyaɗi ba;
Han skall icke låta din fot slinta; och den dig bevarar, han sofver icke.
4 tabbatacce, shi da yake tsaron Isra’ila ba ya gyangyaɗi ko barci.
Si, den som Israel bevarar, han är icke sömnog eller sofver.
5 Ubangiji yana tsaronka, Ubangiji ne inuwa a hannun damanka;
Herren bevarar dig; Herren är din skygd öfver dina högra hand;
6 rana ba za tă buge ka cikin yini ba balle wata da dare.
Att solen icke skall skada dig om dagen, eller månen om nattena.
7 Ubangiji zai kiyaye ka daga dukan masifa, zai tsare ranka;
Herren bevare dig för allt ondt; han bevare dina själ.
8 Ubangiji zai kiyaye shigarka da fitarka yanzu da har abada kuma.
Herren bevara din utgång och ingång, ifrå nu och i evighet.

< Zabura 121 >